



Wannan Shafi Yana Zuwa Muku ne Daga Dan Uwanku
Misbahu Abdullahi Al'athariy
TOFA SUFAYE SAI KUSHIRYA DAUWAMA A WUTA INJI YA'N SHI'A.
روي محمد العاملي في كتاب الكشكول، قال:قال رسول النبي صلي الله عليه وآله وسلم:"لاتقوم الساعة حتي يخرج قوم من أمتي اسمهم صوفية ليسو مني وإنهم يهود أمتي وهم أضل من الكفار وهم أهل النار".
Muhammadul aamily ya rawaito hadisi yace: manzon Allah {s.a.w.a.w} yace:" Alkiyama bazata tashiba har sai wadansu mutane sun bayyana a ckn al'ummata sunansu: SUUFIYYAH, Wadannan mutane bani ba su kuma sune YAHUDAWAN al'ummata, kai sunfi kafiraima bata, sannan su ya'n wutane".
Kaduba: RISALATUL ISNAA ASHARIYYAH FIRRADI ALASSUUFIYYAH, wanda HIRRUL AAMILY YARUBUTA . Shafi na 13-16
*New Update*
→Online People 1
→Adadin Maziyarta 24490
*Bayyana Ra'ayin ka*
