Polaroid
MisbahuAbudullah 1
M.misbahu pic
Barka da zuwa
ShafimaiAlbarka

Wannan Shafi Yana Zuwa Muku ne Daga Dan Uwanku

Misbahu Abdullahi Al'athariy


→Home
→Rusa Kare rayin Sarkin Kogo
→Samuwar Ibn Saba'!
→Ba Anan Take Ba!!!
→Sarkin Copy And Paste
→Ahlul Bait Basa Ragawa Y'an Shi'a
→Addinin Shi'a
→Tattaunawa
→Watan Azumin Tsofaffi Sunnah & Bidi'a
→Karayar Mukabala a Misra
→Shi'anci Da Sufanci
→Un Categories




***ABDULJABBAR MAI COPY AND
PASTE! A***

SHIN KO DAN UWA YA SAN
MONITAN YAN KOGO BARAWON
FASAHA NE!

In baka san ma'anar satar fasaha
ba,
to ga nan ma'anarta:-

ﺍﻧﺘﺤﺎﻝ/ﺳﺮﻗﺔ ﺃﺩﺑﻴﺔ

Satar fasaha dai an ce ma'anarta:

Plagiarism is the act of copying or
stealing someone else's words or
ideas and passing them off as
your own work.

(webster world college)

Watau kwafo ko sato rubutun
wani ko fasaharsa, kay biris ta
inda mai karatu zai dauka
kai ne ka yi!

wanda HAQIQA WANNAN CIN AMANAR
ILIMI CE!

***MUQADDIMAR SHI'ANCEWA DA
FARHAN ALMAALIKIY***

Suna: Hassan Farhan Almaalikiy.

Haihuwa:
1970, kenan yau
shekararsa 45.

Gari:
yana Saudia.

Aqida:
Qala-qato mai amfani da
hadisin da yai mawafaqa da
Alqur'ani.

Tunani: marubucin tarihi,
musamman abun da ya shafi
addini da larabawa, wanda ya
karkata sosai kan Mu'awiyya da
dansa Yazid da shugabancinsu.

Sannan mutum ne mai sukar
sahabbai wanda hakan ke nuna
hadewarsa da #RAFILAWA.

Mai sauraro, wannan bahathi zai
karkata ne ta fuska biyu:

1- Tona asirin wannan danshi'ar
kogo wajen kwafo fasahar dan
uwansa danshi'a, Farhan
Almaalikiy ba tare da ya bayyana
ba kuma ma matsayin shi
ne yay.

(plagiarism)

2- Warware shubhar da ya sato
din daga Almalikiy.

A muqaddimarsa ta shi'ancewa,
Abduljabbar ya qulla babi kamar
haka:

ﺑﻴﻦ ﻏﻠﺎﺓ ﺍﻝﺣﻨﺎﺑﻠﺔ ﻭﻏﻠﺎﺓ ﺍﻟﺸﻴﻌﺔ

Wanda shi monitan yan kogo ya
yayimo wannan tarkace ne a
littafin Farhan mai suna:

ﻗﺮﺍﺀﺓ ﻓﻲ ﻛﺘﺐ ﺍﻟﻌﻘﺎﺋﺪ ﺍﻟﻤﺬﻫﺐ ﺍﻟﺤﻨﺒﻠﻲ
ﻧﻤﻮﺫﺟﺎ

wanda shi Almalikiyn, yai fasali mai
suna:

ﺍﻟﻨﺼﺐ

a cikin shafi na 136 da kuma
fasali mai taken:

ﺍﻟﻐﻠﻮ ﻓﻲ ﺃﺋﻤﺘﻬﻢ

shafi na 150-162,

KWATSAM! shi ma Monitan yan
kogo, ya je
ya sato ya zuba a muqaddimar
shi'ancewarsa!

Duba ka gani, Farhan ya fadi dalilinsa na dirtse
Hanabila kamar haka,
inda ya ce:

ﺑﺪﺍﻳﺗﻲ ﺑﻨﻘﺪ ﺍﻟﺄﺧﻂﺎﺀ ﻓﻲ ﻛﺘﺐ ﺍﻟﺤﻨﺎﺑﻠﺔ, ﻟﻪ
ﺃﺳﺒﺎﺏﻩ ﺍﻟﻤﺬﻛﻮﺭﺓ,

A wani gurin kuma ya ce:

ﻭﺫﻛﺮﺕ ﺃﻧﻨﻲ ﺳﺄﻗﻮﻡ ﺑﻨﻘﺪ ﻣﻮﺍﻃﻦ ﺍﻟﻐﻟﻮ
ﻓﻲ ﺟﻤﻴﻊ ﺍﻟﻤﺬﺍﻫﺐ

duba littafinsa da na ambata a
baya shafi na 12-13.

Mallam, In ka koma muqaddimar
shi'ancewa,
qarqashin babin da na ambata a
sama,
kaga yadda shi ma monitan
yan kowayen ya ce:

ﻭﺃﺧﺺ ﺑﺎﻟﺬﻛﺮ ﻣﻦ ﺑﻴﻦ ﺗﻴﺎﺭﺍﺕ ﺍﻟﻨﻮﺍﺻﺐ
ﺍﻟﻐﻠﺎﺓ ﺍﻟﻤﻨﺘﺴﺒﻮﻥ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﻤﺬﻫﺐ ﺍﻟﺤﻨﺒﻠﻲ
ﻟﻜﺜﺮﺓ ﻣﺎ ﺗﻔﺸﻰ ﻓﻴﻬﻢ ﺩﺍﺀ ﺍﻟﻨﺼﺐ
.
**YI MAMAKIN WANNAN SATAR FASAHA!**


A dai cigaba da kwafo wannan shiririta,
Abduljabbar ya ce:

wai Hanabila duk inda suka samu falalar S. Aliyyu, suna rushe ta ne, su qaryata ta, duk don saboda yadda Shi'awa ke qetare iyaka akan S. Aliyyu!

Ga nan dai lafazinsa:

ﻭﺇﻧﻤﺎ ﻳﺘﺼﺪﻭﻥ ﺑﺎﻟﻬﺠﻮﻡ ﻋﻠﻰ ﻣﻨﺎﻗﺒﻪ ﻟﻘﻤﻊ ﻏﻠﻮ ﺍﻟﺸﻴﻌﺔ ﻓﻴﻪ
muqaddimatul aaxifah.

To, mu koma makwafinsa, Farhan ne fa ya tafka ta ya ce:

ﺃﻥ ﺍﻟﺤﻨﺎﺑﻠﺔ ﻟﺪﻳﻬﻢ ﺣﺴﺎﺳﻴﺔ ﻛﺒﻴﺮﺓ ﻣﻦ ﺍﻟﺜﻨﺎﺀ ﻋﻟﻰ ﺃﻣﻴﺮ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻴﻦ ﻋﻠﻲ ﺑﻦ ﺃﺑﻲ ﻃﺎﻟﺐ

duba littafinsa da na ambata shafi na 127.

DA FATAN MAI SAURARE YA GAMSU DA LALLAI SATAR FASAHA CE, MONITAN KOGAWA YAI WA FARHAN ALMALIKIY.

Mu hadu a cigaban wannan post, don warware wannan shubhar da Farhan ya kawo, sarki ya yayimo yake watsawa miskinan yan kowayensa!

Alhamdulillah wassalatu wassalamu alah rasulillah.


~~CIGABA~~ ***ABDULJABBAR
SARKIN COPY AND PASTE (B)***

SHIN KO KUN SAN MONITAN YAN
KOGO BAYA TAHQIQIN MAGANA IN
YA KWAFO!

Hassan Farhan
Almaalikiy vs Abduljabbar Nasiru
Alkabariy >>>:

DWA'FADDAALIBU
WALMADLUUB!

Mai sauraro a baya
mun tsaya wajen da Abduljabbar
ya kwafo qaryar Almaalikiy kan
wai #Hanaabilah maqiya
sayyiduna Aliyyu (ra) ne!
ta inda
wancan bahathi ya taqaitu ne
wajen dirtse wannan mai "copy
and paste" ta fuskar sato wannan
fasaha da yayi.

yanzu kuma
Inshaa Allahu, za mu warware
wannan qaryar ne!

Suna:

Hanaabilah.

Jagora/mu'assis:

Ahmadu Hanbali Asshaybani.

Aqidah:
Ahlussunnah
waljamaa'ah.

Sifarsu:
An tambayi
Alhaafiz Dwiyaa'uddeen
Almaqadisiy, kan su waye
Hanaabilah?
Sai yace:
ﻛﺘﺐ ﺑﻌﻀُﻬﻢ
ﺇﻟﻰ ﺃﺑﻲ ﺍﻟﻮﻓﺎﺀ ﺑﻦ ﻋﻘﻴﻞ ﻳﻘﻮﻝ ﻟﻪ: ﺻِﻒ ﻟﻲ ﺃﺻﺤﺎﺏَ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ ﻋﻠﻰ ﻣﺎ ﻋﺮﻓﺖ ﻣﻦ ﺍﻹﻧﺼﺎﻑ ﻓﻜﺘﺐ ﺇﻟﻴﻪ ﻳﻘﻮﻝ : ﻫُﻢ ﻗﻮْﻡ ﺧُﺸُﻦٌ ، ﺗﻘَﻠّﺼﺖْ ﺃﺧﻼﻗﻬﻢ ﻋﻦ ﺍﻟﻤﺨﺎﻟﻄﺔ ، ﻭﻏﻠﻈﺖ ﻃﺒﺎﻋﻬﻢ ﻋﻦ ﺍﻟﻤﺪﺍﺧﻠﺔ، ﻭﻏﻠﺐ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﺍﻟﺠﺪّ، ﻭﻗﻞَّ ﻋﻨﺪﻫﻢ ﺍﻟﻬﺰﻝ ﻭﻏﺮﺑﺖْ ﻧﻔﻮﺳﻬﻢ ﻋﻦ ﺫﻝ ﺍﻟﻤﺮﺍﺀﺍﺓ، ﻭﻓﺰﻋﻮﺍ ﻋﻦ ﺍﻵﺭﺍﺀ ﺇﻟﻰ ﺍﻟﺮﻭﺍﻳﺎﺕ، ﻭﺗﻤﺴﻜﻮﺍ ﺑﺎﻟﻈﺎﻫﺮ ﺗﺤﺮّﺟًﺎ ﻋﻦ ﺍﻟﺘﺄﻭﻳﻞ، ﻭﻏﻠﺒﺖ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﺍﻷﻋﻤﺎﻝ ﺍﻟﺼﺎﻟﺤﺔ،

ﻓﻠﻢ ﻳﺪﻗﻘﻮﺍ ﻓﻲ ﺍﻟﻌﻠﻮﻡ ﺍﻟﻐﺎﻣﻀﺔ، ﺑﻞ ﺩﻗﻘﻮﺍ ﻓﻲ ﺍﻟﻮﺭﻉ، ﻭﺃﺧﺬﻭﺍ ﻣﺎ ﻇﻬﺮ ﻣﻦ ﺍﻟﻌﻠﻮﻡ، ﻭﻣﺎ ﻭﺭﺍﺀ ﺫﻟﻚ ﻗﺎﻟﻮﺍ : ﺍﻟﻠﻪ ﺃﻋﻠﻢ ﺑﻤﺎ ﻓﻴﻬﺎ، ﻣﻦ ﺧﺸﻴﺔ ﺑﺎﺭﻳﻬﺎ، ﻟﻢ ﺃﺣﻔﻆ ﻋﻠﻰ ﺃﺣﺪ ﻣﻨﻬﻢ ﺗﺸﺒﻴﻬًﺎ ، ﺇﻧﻤﺎ ﻏﻠﺒﺖ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﺍﻟﺸﻨﺎﻋﺔ ﻹﻳﻤﺎﻧﻬﻢ ﺑﻈﻮﺍﻫﺮ ﺍﻵﻱ ﻭﺍﻷﺧﺒﺎﺭ، ﻣﻦ ﻏﻴﺮ ﺗﺄﻭﻳﻞ ﻭﻻ ﺇﻧﻜﺎﺭ، ﻭﺍﻟﻠﻪ ﻳﻌﻠﻢ ﺃﻧﻨﻲ ﻻ ﺃﻋﺘﻘﺪ ﻓﻲ ﺍﻹﺳﻼﻡ ﻃﺎﺋﻔﺔ ﻣﺤﻘﺔ، ﺧﺎﻟﻴﺔ ﻣﻦ ﺍﻟﺒﺪﻉ، ﺳﻮﻯ ﻣﻦ ﺳﻠﻚ ﻫﺬﺍ ﺍﻟﻄﺮﻳ
" Zaylu
Dabaqaatul
Hanaabilah page 61.

Mai saurare
ka ji siffar wadannan bayin Allah
wanda don tsabagen bin
Alqur'ani da Hadith, sai da ake
kiran jagoransu da Imam Ahl
Assunnah!

Kenan, duk wanda ka ji
yana sukansu, yana sukansu ne,
don riqonsu da sunnah da kuma
fakewa da sukar wani sashe na
ahlussunnah don tsabagen
taqiyya,
amma a zahiri yana sukar
jumhurin ahlussunnah ne!

HASSAN FARHAN ALMAALIKIY YACE:

" ﺃﻥ ﺍﻟﺤﻨﺎﺑﻠﺔ ﻟﺪﻳﻬﻢ ﺣﺴﺎﺳﻴﺔ ﻛﺒﻴﺮﺓ ﻣﻦ ﺍﻟﺜﻨﺎﺀ ﻋﻟﻰ ﺃﻣﻴﺮ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻴﻦ ﻋﻠﻲ ﺑﻦ ﺃﺑﻲ ﻃﺎﻟﺐ
domin ba zan
batawa kaina
lokaci wajen waccan satar fasaha
ta sarkin kogo ba!

Abun
da zan tambayi Hassan Almaalikiy,
tunda dai " Albayyinatu alal
mudda'e"

A ina ka samo wannan
magana?
Na san saboda
kasancewarta qarya, shi yasa
baka sa'ba misali ba, hatta shi ma
gyauron shi'ar naka sarkin kogo,
bai kawo waje guda daya da zai
zamo hujja ba!

Lallai na gasgata fadin MAL.
MUHAMMAD BN ABY YA'ALA DA
YACE AKAN AL'IMAM AHMAD:
" ﺇﻧﻪ ﻣﺎ
ﺃﺣﺒﻪ ﺃﺣﺪ- ﺇﻣﺎ ﻣﺤﺐ ﺻﺎﺩﻕ, ﻭﺇﻣﺎ ﻋﺪﻭ ﻣﻨﺎﻓﻖ- ﺇﻟﺎ ﻭﺍﻧﺘﻔﺖ ﻋﻠﻴﻪ ﺍﻟﻆﻨﻮﻥ , ﻭﺃﺿﻴﻔﺖ ﺇﻟﻴﻪ ﺍﻟﺴﻨﻦ ﻭﻟﺎ ﺍﻧﺰﻭﻯ ﻋﻨﻪ ﺭﻓﻀﺎ

Dabaqaat alhanabila 1/15.

Lallai kam danbidi'ah ba zai so
Asshaybaniy ba kuma dole ya
dinga tufka da warwara!

Ji dai
yadda monitan kogo yace:

wai
Hanbaliyya suna tauye matsayin S.
Aliyyu don kawai shi'a sun qetare
iyaka sun soki wadanda su kafi S.
Aliyyu falala, kamar S. ABUBAKAR
da Umar da Usman...!

Ga yadda ya
ce:

" ﻭﺍﺯﺩﺭﺍﺋﻬﻢ ﺑﻤﻨﻬﻢ ﺃﻓﻀﻞ ﻣﻨﻪ ﻣﻦ ﺍﻟﺼﺤﺎﺑﺔ ﻣﺜﻞ ﺍﻟﺨﻠﻔﺎﺀ

NACE:
HODIJAM!

Copy and paste baiyi ba,
yau ga sarki na fifita Khulafa'u
akan S. Aliyyu bayan kuma a
wurare da dama yace shine a
gaba,
kai harma ya nuna su ukun
ba suyi khalifanci daidai ba!


A raddin da yake riyawa ya yiwa dr. SANI yake
cewa:

"sayyadi ALI yazo ya tarar
khilafa ta sakwarkwace yayi nufin
yagyara ta!

ya kuma cewa: "da s.
ALI ya karbi khilafar a farko to
shine zai iya yinta bisa tsari na
annabta..."

Da sauran
maganganunsa da suke nuna
fifitawarsa ga s. ALI akan s.
ABUBAKAR da dukkan sahabbai..!

MAI SAURARO DA'AWAR NASBU GA HANAABILA QARYA CE DA BA TA DA TUSHE BALLE MAKAMI, MATSALAR DA MONITAN YAN KOGO YA SAMU BAYA BIN MAGANA BISA TAHQIQI IN YA KWAFO!

Alhamdulillah wassalatu wassalamu ala rasulillah.


CIGABA~~ ***ABDULJABBAR
SARKIN COPY AND PASTE (C)***

MAQARYATA GUDA BIYU!!!!!

Hassan Farhan
Almaalikiy vs Abduljabbar Nasiru
Alkabariy >>>:


Mai sauraro a baya
mun tsaya wajen da Abduljabbar
ya kwafo qaryar Almaalikiy kan
wai hanabila suna qyashin su yabi s. Ali... wanda jawabi akanta ya gabata..
yau kuma zamu waigi shi kuma sarkin satar fasahar don amsa tasa tuhumar.,

: SARKIN kogo yace:
WAI hanabila duk inda suka sami falalar s. ALI suna rusheta ( su qaryata ta) ....
"ﻭﺇﻧﻤﺎ
ﻳﺘﺼﺪﻭﻥ ﺑﺎﻟﻬﺠﻮﻡ ﻋﻠﻰ ﻣﻨﺎﻗﺒﻪ ﻟﻘﻤﻊ ﻏﻠﻮ ﺍﻟﺸﻴﻌﺔ ﻓﻴﻪ".
muqaddima 2/663.

NACE:

# #‎alagatta‬ mal. kaima MAI yahana ka bamu misali na inda su hanabila suke rushe falalolin s. ALIN indai ba qarya ka zulaqa msuba??
lallai kam wannan qarya ce cikakkiya;don abun yasake fitowa filinema zan dan bamu misali, kamar haka:

!: banda gudun tsawaitawa da na ambata litattafai goma zuwa sama da haka na hanabila din, wanda cike suke da ambaton falolin s. ALI, amma dukda haka zan bada misalai koda guda biyune,gasu kamar haka:

**M. AJURRIY acikin littafinsa ASSHARI'A ya qulla babi ya amabace shi da:
ﻓﻀﺎﺋﻞ
أﻣﻴﺮ ﺍﻟﻤﺆﻣﻨﻴﻦ., aqarqashinsa yayi fasali sama da goma wanda dukansu falaloline na s. ALI, daga cikinsu:
!: ﺑﺎﺏ ﺫﻛﺮ ﺟﺎﻣﻊ ﻣﻨﺎﻗﺐ ﻋﻠﻲ ﺑﻦ أﺑﻲ ﻃﺎﻟﺐ.
!!: ﺫﻛﺮ ﻣﺤﺒﺔ ﺍﻟﻠه ﻋﺰ ﻭﺟﻞ ﻟﻌﻠﻲ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ ﻭﺃﻥ ﻋﻠﻴﺎ ﻣﺤﺐ ﻟﻠﻪ ﻋﺰ ﻭﺟﻞ ﻭﺭﺳﻮﻟﻪ.
^: ﺫﻛﺮ ﻣﻨﺰﻟﺔ ﻋﻠﻲ ﻣﻦ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﻛﻤﻨﺰﻟﺔ ﻫﺎﺭﻭﻥ ﻣن ﻣﻮﺳﻰ.
dasauransu..

bayan ya gama da ambaton falalolinnasa ne kuma yadora da kawo falalolin s. fadima, sannan kuma yakawo na hasan da husain..
wanda kuma mabiyin hanbaliyya dinne.

!!: shi kansa imam AHMAD ya bude musnad dinsa da ambaton hadisan halifofin shiriya, wanda cikinsu harda .s ALI, yakuma ambata hadisansa sama da dari takwas aciki, bayanshi kuma ya ambaci ahalal baiti...
YA dan uwa!! INA batun kuma ace wai suna goge hadisan s. ALI da falalolinsa, wannan wacce irin qaryace haka??
MAI karatu kayi alqalanci.

Sarkin kogo yace:

"ﺫﻟﻚ أﻧﻲ ﻭﺟﺪﺕ ﻓﻲ ﻛﺜﻴﺮ ﻣﻦ ﻛﺘﺐ ﺍﻟﻨﺎﺻﺒﺔ ﻣﻦ ﺍﻟﻐﻠﻮ ﻓﻲ أﺋﻤﺘﻬﻢ ﻣﺎﻟﺎ ﻳﻘﻞ ﻋﻦ ﻏﻠﻮ ﺑﻌﺾ ﺍﻟﺸﻴﻌﺔ ﻓﻲ أﻫﻞ ﺍﻟﺒﻴﺖ ".

Ni kuma nake cewa:

1; jifan mabiya sunnah dacewa nawasib ne su alamace ta rafida..

Alqadiy iyad yace:
Alamar ya'n bid'a qiyayya ga malaman hadisi, kamar yanda alamar ya'n shi'a kuma kiran Ahlissunnah da nawasib...duk kuma abinda suka jefi mabiya sunnah dashi bazai cutar dasu ba..

ﻓﻌﻠﺎﻣﺔ
ﺃﻫﻞ ﺍﻟﺒﺪﻉ ﺍﻟﻮﻗﻴﺔ ﻓﻲ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﺄﺛﺮ.....
ﻭﻋﻠﺎﻣﺔ ﺍﻟﺮﺍﻓﻀﺔ ﺗﺴﻤﻴﻬﻢ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﺄﺛﺮ ﻧﺎﺻﺒﺔ..
yaqara dacewa:
ﻭﻛﻞ ﺫﻟﻚ ﻋﺼﺒﻴﺔ ﻭﻏﻴﺎﻅ ﻟﺄﻫﻞ ﺍﻟﺴﻨﺔ....
ﻭﻟﺎ
ﻳﻠﺘﺼﻖ ﺑﻬﻢ ﻣﺎ ﻟﻘﺒﻬﻢ ﺑﻪ ﺃﻫﻞ ﺍﻟﺒﺪﻉ.
algunya 114.

2: shin akwai wanda yakai mutuminda zai ware jikokin ma'aiki daga cikin sahabbansa qiyayya ga ahlil baiti kuwa????
To shi farhan dindai shine wanda yace suhba ta taqaitane ga ansaru da muhajirun, wanda baya cikinsu ba sahabi bane, kuma dai sn hasan da husain ba sa cikin biyunnan, to ya kenan???

Ashe shi wanda ake sato litattafansa azuba a muqaddima shine ahaqqu da a kira shi nasibi.

3: NI A IYA SANINA BANSAN CIKAKKUN NAWASIB BA KAMAR YA'N SHI'A; DON SUNE SUKE KIRAN S. HASAN DA " WANDA YA TOZARTA MUSULMI".
SUNE WADANDA BATANCINSU B WAI IYA GA S. ALI YATSAYA BA, HATTA MA'AIKI SAIDA YASHA NASA.. BARI NABADA MISALI DAYA:
* majlisiy ya rawaito cikin bihar cewa: sayyadi ALI yana kwantawa atsakanin ma'aiki da s. AISHA, kai suna ma rufa a mayafi guda.
BIHAR 2/30..
wanda wannan ba karamin cin zarafin ma'aiki bane, ace wani zai rufa da matarka abargo; saboda tsabar munin hakanfa, aqidar shi'a idan aka kama mutum ya rufa da wadda ba matarsa ba, to sai anyi masa bulala dari fa..
alkafiy 7/181.
amma ahaka sukace s. ALI yana rufa da matar ma'aiki.
4: ya gama zuzuta cewa hana bila suna guluwwi ga imaminsu, zaima kawo inda hakan ya auku, sai kuma yakawo rubbiyar ruwaya, wadda mudauka ma ta inganta, babu wani abu da shi zaice guluwwi ne..
qololuwar abinda ruwayar ta nuna shine: tabbarruki akayi da shi imam Ahmad din, wanda kuma mun sani tabbarruki ya halatta agun sarkin kogo.
BABBAN abun tausayin kuma:
ruwayar da yakawo ruwaya ce wadda akace imam shafi'ine yayi tabbarrukin, ni kuma sai nake tambaya:
*shin dman mal. SHAFI'I dan hanbaliyya ne ya jama'a???
WANNAN amsar zanso atambaya min ya'n aji daya a islamiyya , sune zasu amsa ta.
BAYANI dalla dalla gameda ruwayar dakuma bayyana baqin jahilcin sarkin kogo zaizo, idan nazo warware ruwayar tukunna.

5: ya kwatanta hanabila da shi'a, yace hanabila basu gaza shi'a ba wajen guluwwi ..
amsar wannan gabar tana nan zuwa acikin rubutu nagaba.


ZAMU CIGABA!!!!!

Alhamdulillah wassalatu wassalamu ala rasulillah.


**SARKIN COPY AND PASTE! D**

Misbahu Abdullahi
~~~~ CIGABA~~ ABDULJABBAR
SARKIN COPY AND PASTE (D)

DUHU NA DUKAN DUHU!!!!!

Hassan Farhan
Almaalikiy vs Abduljabbar Nasiru
Alkabariy >>>:

mai sauraro a rubutunda ya gabata mun alqawarta kawo misalan guluwwi (wuce gona da iri) na ya'n shi'a, wanda dukda haka monitan kogo ya murje idonsa yace kai daya suke da hanabila...

ga misalan maganganun shi'a din:

atayani qirgawa (
ga misalan maganganun shi'a din:
) """::::::::
1:khumaini yace: " matsayin imamansu ko annabi mursali da mala'ika basu kaishiba:
"ﻳﻨﺒﻐﻲ ﺍﻟﻌﻠﻢ أن ﻟﺄﺋﻤﺘﻨﺎ ﻣﻘﺎﻣﺎ ﻟﺎ ﻳﺒﻠﻐﻪ ﻣﻠﻚ ﻣﻘﺮﺏ ﻭﻟﺎ ﻧﺒﻲ ﻣﺮﺳﻞ".
alhukumat al islamiyya 52.
2: Qasar kabarin husaini maganin kowacce cutace:
"ﻃﻴﻨﺔ ﻗﺒﺮ ﺍﻟﺤﺴﻴﻦ ﺷﻔﺎﺀ ﻣﻦ ﻛﻞ ﺩﺍﺀ".
bihar 92/129.
awata ruwayar:
"ﻭﺃﻣﺎﻥ ﻣﻦ ﻛﻞ ﺧﻮﻑ ﻭﻫﻮ ﻟﻤﺎ أﺧﺬ ﻟﻪ".
bihae 92/131.
3: duk wanda yayi inkarin imamancin koda daya ne daga imamansu to ya zama arne, za'a tsaida masa hukuncin mai ridda.
Mufid yace:
"ﺍﺗﻔﻘﺖ ﺍﻟﺈﻣﺎﻣﻴﺔ ﻋﻠﻰ أن ﻣﻦ أﻧﻜﺮ إﻣﺎﻣﺔ أﺣﺪ ﻣﻦ ﺍﻟﺄﺋﻤﺔ ﻭﺟﺤﺪ ﻣﺎ أﻭﺟﺒﻪ ﺍﻟﻠﻪ ﻟﻪ ﻣﻦ ﻓﺮﺽ ﺍﻟﻂﺎﻋﺔ ﻓﻬﻮ ﻛﺎﻓﺮ ﻣﺮﺗﺪ ﻋﻦ ﺩﻳﻦ ﺍﻟﺈﺳﻠﺎﻡ".
bihar 89/23.

4: an baiwa s. ALI jarumtarda ko annabi bai sametaba.
7: ALIYU ubangijine daga cikin Allolinsu, zakuma akafa masa kujera yayi hisabi ranar qiyama.
biharu 39/348.
akwai maqda'i a youtube wanda malinsu yake tabbatarda wannan gabar.
5: tilasne a la'anci s. ABUBAKAR da umar idan za'ayi addu'a..
HASHIMUL bahrani a muqaddimar burhan 39 yace:
"ﻭﻓﻲ ﺍﻟﺪﻋﻮﺍت ﺍﻟﻜﺜﻴﺮﺓ ﻟﺼﻨﻤﻲ ﻗﺮﻳﺶ

SARKIN KOGO YADORA DA FADINSA:
zai taqaitane ga hanabila kadai;saboda guluwwinda ke ckn sauran mazhabobi bai kai na hanabila ba...
yace:
"ﻟﺬﺍ ﺍﺛﺮﺕ ﺃﻥ أﻗﺘﺼﺮ ﻋﻠﻴﻬﻢ ﻛﻀﺮﺏ ﺍﻟﻤﺜﻞ.,".
muqaddima 2/663

yaqara dacewa:
"ﺑﻞ ﻫﻮ ﻣﻮﺟﻮﺩ ﻓﻲ ﺍﻟﻤﺬﺍﻫﺐ ﺍﻟﺄﺧﺮﻯ ﻟﻜﻦ ﺑﻨﺴﺒﺔ أﻗﻞ..".
MUQADDIMA 2/663

bayan ya alqawarta cewa zai dora hannunmu akan misalai na guluwwin hanabila, irin wanda shi'a sukeyi sai yace:
"ﺟﺎﺀ
ﻓﻲ ﻛﺘﺎﺏ ﺍﻟﻤﻨﻬﺞ ﺍﻟﺄﺣﻤﺪ ﻓﻲ ﻣﻨﺎﻗﺐ ﺍﻟﺈﻣﺎﻡ أﺣﻤﺪ 1 ص 120 ﻭﻛﺘﺎﺏ ﻣﻨﺎﻗﺐ ﺍﻟﺈﻣﺎﻡ أﺣﻤﺪ ﻟﺎﺑن ﺍﻟﺠﻮﺯﻱ ص أن ﺍﻟﺈﻣﺎﻡ ﺍﻟﺸﺎﻓﻌﻲ أﺧﺬ ﻗﻤﻴﺺ ﺍﻟﺈﻣﺎﻡ أﺣﻤﺪ..,
muqaddima2/663.
imam shafi' ya dauki rigir imam ahmad yana tabarruki da ita...

NACE:

lallai muna da abubuwan dubawa awannan gabar dadama, zan taqaita su cikin sadrori kamar haka:

1: fadinsa: "ﺍﻟﻨﻬﺞ ﺍﻟﺄﺣﻤﺪ ﻣﻨﺎﻗﺐ ﺍﻟﺈﻣﺎﻡ أﺣﻤﺪ".
iyakar bincikawata nidai ban sami littafi da wannan sunan dai da ya ambata ba gaskiya, hakane yasanya tilas nayi tambayoyi kamar haka:

*wane mai littafin?? WACE madba'ace ta bugashi kuma awace shekara?? Don ni kam iya bincikawata ban sameshi ba.
ataimaka aqareni da amsar nan.

2: mudauka ma wannan ruwayar ta inganta, sai nake cewa:
ai qololuwar abinda ruwayar take nunawa shine: shafi'i yayi tabarruki da imam Ahmad, wanda a iya saninmu ai tabarruki da salihan bayi abun sone agurinku kuda ya'n tawagarku.
Yaushene kuma to tabarruki yatashi daga abun so, har yazama guluwwi??
mun sani cewa akaratukanka ba adadi kayi magana akan halacin tabarruki, hakanan aqidarku taqunsa, wannan aqida halifan mahaifinkama ya tabbatar da ita cikin ﻣﺮﺃﺓ ﺍﻟﺼﺎﻓﻴة , to don me zakazo kace mana ta zama guluwwi?
OGANKU kausariy shi har kasar kabarin mutum nagari yahalatta ayi tabarruki da itama ba wai rigarsa ba, wanda ya rubuta shafuka don baiw wannan aqidar taku kariya,
DAN uwa duba maqalatul kausariy shafi na 248 kasha kallo..
ga misali:
"ﻭﻟﻬﺬ

ﻳﻨﺘﻔﻊ ﺑﺰﻳﺎﺭﺓ ﺍﻟﻘﺒﻮﺭ ﻭﺍﻟﺈﺳﺘﻐﺎﺛﺔ ﺑﻨﻔﻮﺱ ﺍﻟﺄﺧﻴﺎﺭ ﻣﻦ ﺍﻟﺄﻣﻮﺍﺕ ﻓﻲ ﺍﺳﺘﻨﺰﺍﻝ ﺍﻟﺨﻴﺮﺍﺕ ﻭﺍﺳﺘﺪﻓﺎﻉ ﺍﻟﻤﻠﻤﺎﺕ, ﻓﺈﻥ ﻟﻠﻨﻔﺲ ﺑﻌﺪ ﺍﻟﻤﻔﺎﺭﻗﺔ ﺗﻠﻘﺎ ﺑﺎﻟﺒﺪﻥ ﻭﺑﺎﻟﺘﺮﺑﺔ ﺍﻟﺘﻲ ﺩﻓﻨﺖ إﻟﻴﻬﺎ..,".
maqalat shafi na 248.

3: idan mun yarda cewa qissar ta tabbata, shafi'i yayi tabarruki da imam AHMAD wanda hakan yasanya kai mai muqaddima ka daidaita su da shi'a,(kace kai daya suke) to sai ince maka:
indai wannan ne hujjarka ta dai-daita hanabila da shi'a to kuwa suma hanafiyya ya kamata kahada dasu; don kuwa ba su kadaine aka rawaito irin wannan tatsuniyar akansuba- bayan sam bata ma ingantaba-
suma hanafiyya din an rawaito cewar shafi'in yayi tabarruki da qasar kabarin ABU hanifa har yana cewa:
إﻧﻲ ﻟﺄﺗﺒﺮﻙ ﺑﻘﺒﺮ أﺑﻲ ﺣﻨﻴﻔﺔ..
tarkhu bagdad 1/123.
dukda cewa ruwayar ni aguna bata tabbataba, amma kai agurin ubangidanku kausariy ai ta inganta, idan kakoma shafinda na ambata maka, zakaga har tirjiya (kausariy) yayi don tabbatarda cewa ruwayar ta inganta.
tambaya anan: su hanafiyya mai yasa anan baka zargesu ba??
Amsar wannan tambayar kawai itace:
inda yaje yakwafo basu ambaci hanafiyya ba, shi kuma daman sarkin kuri da bahasin wasune, shi yasa ya kuntuka wannan shirmen.

YA dan uwa!! ananne maganata da tagabata zata sake bayyana gareka nacewa: kawai ya'n bid'a daman ba sa ga maciji da imam AHMAD... sannan kuma maganar shehi qadiy iyad zata sake bayyana garemu " yana daga alamarda za'a gane cewa mutum dan bid'ane, asameshi yana sukan malaman hadisi".

Ci gaban amsoshi gameda wannan shirmen sarkin masu wa'azin shi'a yana tafe asauran rubutuka masu zuwa insha allah.

Alhamdulillah wassalatu wassalamu ala rasulillah.



*Koma Saman Shafi*

*New Update*
12345»

→Online People 1
→Adadin Maziyarta 26564

*Bayyana Ra'ayin ka*

*Home / Gida*



MisbahuAbudullah 1 1