Snack's 1967
MisbahuAbudullah 1
M.misbahu pic
Barka da zuwa
ShafimaiAlbarka

Wannan Shafi Yana Zuwa Muku ne Daga Dan Uwanku

Misbahu Abdullahi Al'athariy


→Home
→Rusa Kare rayin Sarkin Kogo
→Samuwar Ibn Saba'!
→Ba Anan Take Ba!!!
→Sarkin Copy And Paste
→Ahlul Bait Basa Ragawa Y'an Shi'a
→Addinin Shi'a
→Tattaunawa
→Watan Azumin Tsofaffi Sunnah & Bidi'a
→Karayar Mukabala a Misra
→Shi'anci Da Sufanci
→Un Categories




IMAMAN SHI'A BASU DA ASALI (Misbahu Abdullahi)

Shi'anci sun gina addininsu akan imama..
Amma abin mamaki har zuwa yanzu angaza kawo hadisinda ya nassanta imamannasu.
2.sannan daga sharadan imami sai yazama mukallafi, amma sai gashican shaihunsu awani guri yana bada labarin cewa mahdy yazama imami alokacinda bai wuce dan shekara huduba. Ya kenan?
3. Can kuma sai gashi a nahjul balaga kuma sayydy Aliyyu yana korewa kansa imamanci, balma yai umarni da aje anemi waninsa yai shugabanci. Wata sabuwa kenan .
4. Karshe kuma an tambayi daya daga cikin imamansu da aka tambayeshi akan imama sai yace: wannandai karya akayimana.
Saiku lura yaku ma'abota hankali.


MANUFAR FAKEWAR SHI'A DA WANNAN HADISI. Cigaba!!! 3 (Misbahu Abdullahi)

Manufarsu itace: tunda har sayyidna Aliyyu yazama shine kofar birnin ilmi, 1. dole shine zaizama khalifa bayan manzon Allah"s.a.w".
2.Sannan babu wanda yakaishi ilmi acikin sahabbai.
Amsa anan shine:
1. Asa ma hadisin ya inganta, hakan bashine yake nuna cewa kaitsaye dole yazama khalifa nafarko bayan manzon Allahba; domin ahadisin sharadi daya kawai aka nuna ya cika daga cikikn abubbanda yakamata ace khalifa yacika-ilmi-, a hadisin babu abinda yanuna cewa sauran sharudanma ya cikasu, Dan kuwa mutum yacika abu daya cikin tarin abubuwa kai tsaye baza'ace ya cika dukkansuba.
Duba:muktasaruttukfh, shafi na 186.


LAKABUBBUKA NA SHI'A (1) (Misbahu Abdullahi)

lakabubbukan shi'ah 2 5. As'habul intizaar: RAAZY ya ambacesu dahaka sbd suna cewa imaminsu Muhammad bn Hasan Al'askary zai bayyana wtn watarana. 6. Raafidah: Majlisy ya kawo hadisai 4 yana yabon ambatonsu da wannan suna. Duba bihar 68/96-97. Anyi sabani kan mai yasa ake kiransu da wannan suna, wasu sukace: 1. Saboda sunki son sahabban manzon Allah(s.a.w). Duba shammul awaarid 254 2. Sbd sunki taimakawa Nafsuzzakiyyah. Duba Almaniyyatu wal'amal shafi 21 3. Sbd sunyi watsi da muslinci kullum yunkurunsu su karyata abunda muslunci ya tabbatar. Duba: makaalaatul islaamiyyin 1/89. 4. Sbd basu yarda d halifancin s/ Abubakar da Umarba. Duba: Alfarku bainal firak 64.
Shaikul islam Ibn Taimiyyah ya rinjayarda cewa: an ambacesu da haka: sbd sunyi watsi da Zaid bn Aliyyu bn Husain bn Aliyyyu bn Abi dalib. Minhajussunnah 2/130


LAKABUBBUKA NA SHI'A IMAMIYYAH. (1)

1.SHI'AH: Dayawa ckn malamansu sun bayyana cewa wannan lakabine nasu.
2. IMAMIYYAH: Mufid yana cewa: wannan suna alamace ta wanda yai addini da fadin wajibcin imamah. Duba: Awaa'ilul makaalat shf 44.
3. ISNA ASHARIYYA: Wannan sunan sun kirkireshine byn fikrar imamai sha biyu ta zomusu, wanda hkn ya farune byn mutuwar Hasanul askary -ashekara ta 260 byn hijra- hkn yasama malamansu na farko farko wadanda sukayi rubutu akan FIRAK WAL MAKAALAT basu san da wannan sunanba km basu ambaceshi a litattafansuba, kmr kummy, Naubakhty, kusan wanda yafara ambaton haka alittafi shine MAS'UUDY.
Kaduba: Attanbiihu wal'ishraaf shf 198.
An ambacesu d wannan sunan sabida da'awarsu ta cewa imaminsu wanda suke jira shine cikon na 12.
Kaduba: Alfarku bainal firak shafi 64.

ZAMU CIGABA!!


*Koma Saman Shafi*

*New Update*

IBN TAIMIYYAH GWARZON NAMIJI. (Misbahu Abdullahi)

IBN TAIMIYYAH GWARZON NAMIJI. (Misbahu Abdullahi)

Shaikul islam Ahmad bn Abdulhalim ibn Taimiyyah Alharrany Addimashky ya rayu akarshen karni na bakwai zuwa farkon karni na takwas, ana kiran wannan lokaci da USURUL WUSDA. Shaihin musulunci ya taka mahimmiyar rawa aduniyar ta'alify, yai rubutu akan sufanci, yai akan kiristanci,yai akan shi'anci dsrns a janibin firak da sauran bangarori, malam ya gadarwa duniyar ilmi rubututtuka masu tarin yawa wanda bazai gusheba yana samun ladan wannan aikin Insha'allah har Allah yanade kasa, shaihi bai bar wata shubha ta ya'n bid'ah ko ya'n shi'ah ko wasunsu face saida yai kokarin byn kanta, har saida takai ya'n bid'ah da ya'n shi'ah na shakkar yatashi byni kansu suka shiga halin tsoro da firgici, ta kai sunansa aka ambata sai gabansu yafadi. Malam ya amsa sunan dodon ya'n bid'ah, har yazama babu mai adawa dashi sai dayan biyu: 1. Jahili:shikuma baisan wane shiba dole yai adawa dashi.
2.mai son xuciya: shikuma son xuciyarsa baxai barshi yabi gaskiyaba

Back to posts
This post has no comments - be the first one!

UNDER MAINTENANCE

→Online People 1
→Adadin Maziyarta 27176

*Bayyana Ra'ayin ka*

*Home / Gida*



MisbahuAbudullah 1 1